Arba'una hadis:- hadisi na ashirin da daya 21
ﺍﻟﺤﺪﻳﺚ ﺍﻟﺤﺎﺩﻱ ﻭﺍﻟﻌﺸﺮﻭﻥ: ﻋﻦ ﺃﺑﻲ ﻋﻤﺮﻭ –ﻭﻗﻴﻞ: ﺃﺑﻲ ﻋﻤﺮﺓ- ﺳﻔﻴﺎﻥ ﺑﻦ ﻋﺒﺪ ﺍﻟﻠﻪ ﺭﺿﻲ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻨﻪ ﻗﺎﻝ: ﻗﻠﺖ: ﻳﺎ ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ، ﻗﻞ ﻟﻲ ﻓﻲ ﺍﻟﺈﺳﻠﺎﻡ ﻗﻮﻟﺎ ﻟﺎ ﺃﺳﺄﻝ ﻋﻨﻪ ﺃﺣﺪﺍ ﻏﻴﺮﻙ، ﻗﺎﻝ: "ﻗﻞ: ﺁﻣﻨﺖ ﺑﺎﻟﻠﻪ، ﺛﻢ ﺍﺳﺘﻘﻢ"، ﺭﻭﺍﻩ ﻣﺴﻠﻢ. HADISI NA ASHIRIN DA XAYA: An ruwaito daga Abu amrin, ko abiy Amrata, sufyan xan Abdullahi (R.A) yace: Nace: Ya Manzon Allah (s.a.w) fada min wata Magana, a cikin addinin musulunci wanda ba zan sake tambayar waninka ba game da ita? Sai yace: “Ka ce na yi imani da Allah, sannan ka daidaitu”, Muslim ya ruwaito shi.
Created at
Back to posts
This post has no comments - be the first one!